Manyan Labarai

Manyan Labarai

An ayyana dokar ta-ɓaci a Isra’ila kan fargabar martanin Iran

Iran ta ce harin da Isra’ila da Amurka suka kai mata tamkar sun kunno wutar da ba za su iya kashewa ba.

Jiragen sama a faɗin duniya sun dakatar da zirga-zirga zuwa Gabas ta Tsakiya

Iran ta ƙaddamar da hare-haren ramuwar gayya game da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau.

Amurka da Isra’ila sun kunna wutar da ba za su iya kashewa ba — Iran

Shugaba Donald Trump, ya ce sun kai harin ne domin kare muradun Amurka.

Amurka da Isra’ila sun ƙaddamar da sabbin hare-hare a Iran

Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar fashewar bama-bamai da dama a babban birnin ƙasar, Tehran, a ranar Asabar.

Yadda yaƙi ya ƙazanta tsakanin Pakistan da Afghanistan

Pakistan ta ce ta halaka dakarun Taliban kimanin 133, tare da jikkata wasu 200, sannan suka kama 9 daga cikinsu.