Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kashe ƴan fashin daji 22 a Katsina

Rundunar sojin  sama ta ƙasa ta  kashe ƴan fashin daji 22 yaran marigayi Abdulkareem Boss a jihar Katsina. Dakaraun Operation Hadarin Daji ne suka kai

NAJERIYA A YAU: Hukuncin taya murnar sabuwar shekarar Musulunci

Mutane basu cika ɗokin shekarar musulunci kamar ta miladiyya ba

Tsadar fetur: Gwamnati za ta fara mayar wa jama’a motocinsu su koma amfani da Gas

NITT ta ce za ta yi hakan ne saboda tsadar man fetur

Sabuwar cuta ta kashe mutum 4, wasu 10 sun kwanta a asibitin Kafanchan

Bullar cutar ya tilasta rufe makarantu a garin

Zaɓin Ganduje lalata tsarin APC ne – Salihu Lukman

Daga Saawuaa Terzunge Mataimakin shugaban APC shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce maye gurbin tsohon shugaban jam’iyyar Abdullahi Adamu da t