Manyan Labarai

Manyan Labarai

DSS ta cafke Abdulaziz Yari

Babu dai cikakken bayani kan makasudin tsare shi

Tattalin Arziki: ‘Gaggawar Tinubu za ta daɗa talauta ’yan Najeriya’

Bankin Duniya ya yi hasashen tattalin arzikin Najeriya zai karu da kashi 3.3 a bana.

Bazamfariya ta yi tsintuwar kusan Naira miliyan 60 a Saudiyya

Wata Hajiyar Najeriya ’yar asalin Jihar Zamfara, Aishatu ’yan Guru Nahuce, ta yi tsintuwar dala 80,000 a Saudiyya kuma ta nemi mamallakin kudin ta may

Yadda tsananin zafi ya sa Alhazai Sallah a kofar banɗaki

Ko ba komai wannan zafin ranar bai kai na ranar Lahira ba.

Ejikeme Mmesoma: Dalibar da ta kara wa kanta maki a sakamakon JAMB ta magantu

Ejikeme Mmesoma ta bayyana yadda ta kara wa kanta maki a takardar sakamakon jarrabawar.