Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan fashi sun harbe dogarai 2 a fadar Sarkin Minna

Lamarin ya faru ne da yammacin Talata

APC ta yi watsi da sabbin manyan kujerun da aka zaba a Majalisun Tarayya

APC ta ce sam ranta bai kwanta da nade-naden ba

Usman Kumo, Aliyu Madakin Gini sun zama jagororin Majalisar Wakilai

Shugaban Majalisar Wakilai, Tajuddeen Abbas ya bayyana Usman Bello Kumo (APC-Gombe) da Aliyu Sani Madakin Gini (NNPP-Kano) cikin ƙunshin jagororin maj

Jirgin farko na Alhazan Najeriya ya taso

Jirgin farko na alhazan Najeriya ya taso daga Jeddah zuwa Sokoto da ƙarfe 1:55pm agogon Saudiyya. Hukumar aikin Hajji ta ƙasa NAHCON ta sanar da tashi

Ali Ndume, Rufa’i Hanga sun zama jagororin Majalisar Dattawa

Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ya bayyana Sanata Ali Ndume da Sanata Rufa’i Hanga cikin ƙunshin jagororin masu rinjaye da marasa rinjaye