Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi garkuwa da Kansila na Jihar Nasarawa

A cewar majiyar iyalansa, tunda fari maharan sun yi nufin kashe Onumenya ne, amma daga bisani suka ƙyale shi bayan ya yi ta ba su haƙuri.

2027: Rangadi zuwa ƙauye ya sa Malamin addini yin takarar Gwamnan Sakkwato

Malamin ya sanar da ƙudirin nasa a wurin Tafsirin bana a birnin jiha ya ce yanke hukuncin ne biyo bayan rangadin da ya yi ne a ƙauyukka 65 a faɗin jih

Masallacin Al-Ahfad ya shirya buɗe baki tare da kiristoci a Gombe

Haɗuwar ta nuna muhimmancin zaman tare cikin lumana, tare da zama abin koyi ga sauran al’ummomi a faɗin ƙasar nan.

An yi jana’izar mutanen da Lakurawa suka kashe a Masallaci a Kebbi

Maharan sun buɗe wa masallatan hari yayin da suke tsaka da sallah a masallacin.

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 a Masallaci a Kebbi

Bayan aukuwar harin jami’an tsaro sun isa garin domin tabbatar da tsaro.