Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Martanin ‘Yan Najeriya Kan Bashin Kudin Karatu

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Batun bada rancen kudin karatu ga daliban  jami’o’i na matakin digiri a Najeriya na ci gaba da dau

Tsananin zafi ya yi ajalin kusan mutum 100 a India

Akalla mutum 96 sun mutu a Jihar Uttar Pradesh

Gwamnan Kano ya tura wa Majalisa sunayen kwamishinoni 19

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya tura wa Majalisar Dokoki sunayen mutane 19 da ya ke son naɗa wa a matsayin kwamishinoni. Shugaban Majalisar Dokokin Y

Shari’ar zaɓen Kano: Kotu za ta fara sauraron shaidu ranar Juma’a

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Kano za ta fara sauraron shaidun maƙaraya ranar Juma’a 23 ga Yuni. Kotun ta sa ranar ne bayan da lauyoyi

NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Bindiga Ke Shirin Hana Noma Bana

Domin sauke Shirin kai tsaye, latsa nan A shekarar da ta gabata ‘yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriy