Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya rushe dukkan hukumomin gudanarwar ma’aikatu da hukumomin gwamnati

Tinubu ya sauke dukkan shugabannin hukumomi da ma’aikatun gwamnatin tarayya

Tinubu ya kori dukkan manyan hafsoshin tsaro

Ya kuma maye gurbinsu da sababbi na take

Tinubu zai tafi taro kasar Faransa

Wannan ce tafiyar Tinubu ta farko a matsayin Shugaban Kasa

Karya Darajar Naira: Ɗangote ya faɗo daga mai kuɗin Afirka

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Ɗangote ya faɗo daga matsayinsa na mai arzikin da yafi kowa kuɗi a nahiyar Afirka sanadiyyar karyewa

Za a tada ganuwar Kano da ɓuraguzan rusau

Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf yace za a yi amfani da ɓuraguzan wuraren da gwamnatinsa ta rushe wurin tada rusasshiyar ganuwar Birnin Kano ma