Gwamnan Jigawa ya karɓo Walida daga hannun DSS
Gwamnan ya ce za su miƙa lamarin zuwa kotu domin tabbatar da an yi kowa adalci.
Manyan Labarai
Gwamnan ya ce za su miƙa lamarin zuwa kotu domin tabbatar da an yi kowa adalci.
Ƙungiyar ta ce matakin take haƙƙin faɗin albarkacin baki ne.
El-Rufai na tsare tun ranar 16 ga Fabrairu, bayan ya kai kansa hedikwatar EFCC domin amsa gayyatar da ta yi masa.
Har yanzu Amurka ba ta fahimci lamarin ba domin kuwa tana kallon matsalar tsaron Najeriya da ido ɗaya.
Mutumin ya amince yana da hannu a harin da aka kai a shingen sojoji na Zuma Rock kusa da Suleja.