Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya kaddamar da majalisar tattalin arziki ta kasa

Shugaba Tinubu ya bukaci gwamnoni su samar da sauyi cikin kankanin lokaci.

An rufe sakatariyar dukkan Kananan Hukumomin Filato

Rikicin shugabanci na ci gaba da kamari a jihar.

Abba: Ba mu yanke hukunci kan rushe sabbin masarautun Kano ba tukunna

Gwamnatin jihar ta karyata rahotannin da ake yadawa cewar ta shirya rushe masarautun da Ganduje ya kirkira.

DSS ta gayyaci dakataccen Shugaban EFCC, Bawa

DSS ta gayyace shi jim kadan bayan dakatar da shi daga shugabancin EFCC.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Ya Kamata A Rika Bada Agajin Jini

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Bada agajin jini, ko kyautar jini daya ne daga cikin ayyukan da ake kwadaitar da yi. Ko mene ne dalilin da ya