Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya dakatar da Shugaban EFCC daga mukaminsa

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kori Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC Abdulrasheed Bawa daga mukaminsa.

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 100 a Borno

An kai hare-haren ne a tsaunin Mandara

Canjin Dala ya kai N750 a bankunan kasuwanci

Kwana biyar bayan dakatar da Gwamnan CBN, Godwin Emefiele, farashin da bankuna ke bayar da canjin Dala yakan kai N750.

Masu zanga-zanga sun mamaye majalisar dokokin Nasarawa

Masu zanga-zangar sun bukaci zaman lafiya a jihar.

Kano: Abba ya rushe shataletalen gidan gwamnati

A cikin dare aka sa gireda ta yi lebur da shataletalen mai suna State Roundabout