Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram ta yi garkuwa da mutum 30 a gabar Tafkin Chadi

Mayakan na neman kudin fansa na Naira miliyan 20.

NAJERIYA A YAU: Tarihin gwagwarmayar ‘June 12’ da manufarta a dimokuradiyyar Najeriya

Dalilin da ’yan Najeriya suke yin burus da zagayowar Ranar Dimokuradiyya a kasar

Nigeria Air: Ko sisi ba mu kashe ba wajen dauko hayar jirgin Habasha – Sirika

Ya ce babu kamshin gaskiya a labaran da ake yadawa kan kashe makuden kudade

Abba Gida-Gida ya ci gaba da rusau a Kano

An ci gaba da rushe gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba.

Zan so na koyi yadda Ahmed Lawan zai koma majalisa ba tare da takara ba — Okorocha

Ba na jin akwai wani abu mai sarkakiya a ciki da har sai an koya maka.