Ko idona Ganduje ba ya iya kallo balle ya mare ni —Kwankwaso
Kwankwaso ya ce ko kallon tsabar idonsa Ganduje ba ya iya yi, ballantana kallon banza
Manyan Labarai
Kwankwaso ya ce ko kallon tsabar idonsa Ganduje ba ya iya yi, ballantana kallon banza
Kwankwaso ya ce Shugaba Tinubu na son ba shi mukamin minista kuma ya kadu da jin irin aika-aikan da Ganduje ya yi a Jihar Kano
Tinubu ya ba da umarnin a binciki za Emefiele, wanda ya dakatar ba tare da bata lokaci ba
Na ji takaicin ganawar da Kwankwaso ya yi da Tinubu.
Kwankwaso ne abokin hamayya na farko da ya gana da Tinubu a Fadar Shugaban Kasa.