Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda sun kwace motocin gwamnati a gidan tsohon gwamnan Zamfara

Majiyar Aminiya a gidan Matawalle da ke Gusau, ta ce a ranar Juma’a jami’an tsaro suka ce gidan suka kwato motocin

Tinubu ya gana da sarakunan gargajiya a Aso Rock

Sarakunan sun kudiri aniyar mara wa Shugaba Tinubu baya.

Jami’ar Azman da wasu 36 sun samu lasisin fara aiki

Hukumar NUC tana damka wa Jami’ar Azman da Jiami’ar El-Amin da ke Minna a Jihar Neja da sauran 35 lasisinsu ne a Abuja

Buhari ya kashe wa matattun matatu fiye da kudin gina Matatar Dangote —Gwamnan Nasarawa

Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce, rashin aikin matatun man gwamnati ne ya sa ta fara biyan tallafin mai

NAJERIYA A YAU: Yadda gidajen mai suke kwantai saboda tsadar fetur

A shirin za a ji daga bakin wani mai sayar da mai da kuma masu saye, masu halinsu da masu fama da rayuwa.