Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Najeriya ta musanta biyan Boko Haram kuɗi don sakin ɗaliban Neja

Wani rahoto ya bayyana cewa gwamnati ta biya makudan kuɗaɗe domin a saki ɗalibai da aka sace a watan Nuwamba.

DAGA LARABA: Taƙaddamar Da Ta Dabaibaye Zargin Sacewa Tare Mayar Da Walida Kirista

Turka-turkar dake tattarew da zargin sacewa da mayar da Walida Abdullahi Kirista da haihuwar da ta yi wa wanda ake zargi Ifeanyi Onyewuenyi da rashin

Ɗan Majalisar Kano ya tsere bayan an yi masa ihun “ba ma yi” a taron APC

Wannan ne karon farko da ake ganin Jobe a wani taron jama’a a Tofa tun bayan nasarar da ya samu a zaɓen 2023.

Tinubu ya naɗa sabon Sufeto Janar na ’Yan sanda

Majiyar ta ce naɗin sabon Sufeto Janar ɗin na zuwa ne bayan murabus ɗin da Kayode Egbetokun ya yi daga muƙaminsa.

El-Rufa’i ya buƙaci kotu ta yi watsi da tuhumar da DSS ta yi masa

Takardun kotu sun nuna cewa El-Rufai ya gabatar da dalilai 17 da ke neman a soke tuhumar.