Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matawalle ya bar N20bn a lalitar Gwamnatin Zamfara — APC

APC ta bayyana cewa sabon Gwamnan Zamfara ba shi da alkibla.

Kano: Abba ya ba da umarnin kama masu ‘dibar ganima’ a wuraren da ya yi rusau

Ya ce duk masu dibar kayan za su fuskanci fushin hukuma

’Yan bindiga sun kashe mutum 37 a kauyukan Sakkwato

Laifin mutanen shi ne kin biyan harajin da ‘yan bindiga suka saka musu

Yawaitar fyade ga kananan yara na jefa tsoro a zukatan iyaye

Karamin hukuncin da za a yanke wa mai fyade shi ne daurin shekara 14 a gidan yari.

Janye tallafi: ‘Tinubu ya fara saka da mummunan zare’

Muna ba da hakuri bisa takurar da wannan sauyin zai haifar.