Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin da ya kamata Tinubu ya yi kafin cire tallafin man fetur —Atiku

Tinubu ya yi azarbabin janye tallafin man fetur din baki daya.

Kano: Abba ya taka wa masu gine-gine a filin sansanin alhazai burki

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya umarci masu yin gine-gine a filin sansanin alhazai da suka saya daga Gwamnatin Ganduje a su dakata

Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 80, wasu 876 Sun Mika Wuya A Borno

Yadda sojoji suka ragargaji mayakan ISWAP da Boko Haram a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya

Yadda ’yan ta’adda suka kashe sojoji da ’yan sanda 967 a shekara 2

Abubuwan da binciken Aminiya ya gano kan yadda aka kashe ’yan sanda 581 da sojoji 384 a Najeriya daga 2021 zuwa 2023

Mahaifin da ya yi lalata da ’yarsa mai shekaru 10 a Bauchi ya shiga hannu

An kai yarinyar jinya cibiyar horar da masu yoyon fitsari.