Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tallafin Man Fetur: NLC za ta tsunduma yajin aiki ranar Laraba

NLC za ta shiga yajin aikin ne don nuna rashin gamsuwarta game da cire tallafin man fetur.

Tinubu ya nada dan Arewa Sakataren Gwamnati

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jigawa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, ya zama Mataimakin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa.

Umarnin da Tinubu ya ba wa shugabannin tsaro

Tinubu ya ce dole jami’an tsaro su je filin daga su murkushe duk wata barazanar tsaro, tare da ba su cikakkiyar kulawa da isassun kayan aiki

Yadda aka sayar wa maniyyatan Kano kujerun Hajji na bogi

Sabon Shugaban Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano ya zargin magabacinsa da damfarar maniyyata suka biya kudin kujerun da babu su

Abba Gida-Gida ya gargadi gidajen mai a kan kara farashi

Gwamnan ya ce har yanzu gidajen man suna da man da suka sayo a tsohon farashi, a don haka ya ce kamata ya yi su sayar da shi a tsohon farashi.