Zargin Batanci: Kotu ta ba da umarnin a kamo Dokta Idris Dutsen Tanshi
Kotun ta umarci jami’an tsaro su kamo mata Dokta Idris Abdulaziz bayan ta yi watsi da uzurin rashin lafiya da lauyoyinsa suka gabatar.
Manyan Labarai
Kotun ta umarci jami’an tsaro su kamo mata Dokta Idris Abdulaziz bayan ta yi watsi da uzurin rashin lafiya da lauyoyinsa suka gabatar.
Kamfanin mai na kasa NNPCL ya tabbatar cewa ya fara farashin litar man fetur zuwa N540
Farashin litar fetur ya kai N700 a yayin da dogayen layika suka dawo a gidajen mai jim kadan bayan sabon shugaban kasa ya sanar da shirinsa na soke ta
Abba ya koka kan yanayin da ya samu matatar ruwa ta Challawa da ke Kano.
Keyamo ya ce kasafin kudin 2023 da Tinubu ya gada daga Gwamnatin Buhari bai yi tanadin biyan kudin tallafin man fetur ba.