Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba zan bai wa ‘yan Najeriya kunya ba —Tinubu

Tinubu ya ce ya shirya wa aikin da ke gabansa na saita Najeriya.

Gwamnatin Kano ta wanke Alhassan Doguwa daga zargin kisan kai

An gaza gamsar da kotu hujjar zargin da ake yi wa Doguwa.

Mun gano masu shirin wargaza bukukuwan mika mulki —DSS

DSS ta bai wa jama’a tabbacin ganin bukukuwan sun wakana lami lafiya.

Yau ake fara bukukuwan mika mulki ga sabuwar gwamnati

Tinubu zai karbi rantsuwar fara aiki a matsayin shugaban kasar Najeriya na 16 a ranar 29 ga Mayu, 2023.

Bankuna za su fara ba da katin dan kasa mai hade da na ATM —Pantami

CBN ya ba wa bankuna izinin buga katunan ATM da za su kasance a matsayin katin shaidar dan kasar Najeriya ba tare da sun caji karin kudi ba