Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yanayin Tattalin Arzikin Da Buhari Zai Bar wa Tinubu

A yaya Buhari zai bar tattalin arzikin Najeriya a yayin da zai mika mulki ga Bola Ahmed Tinubu?

Buhari ya bukaci Ministocinsa su ci gaba da zama a ofis har ranar rantsuwa

Ranar Litinin mai zuywa dai za a rantsar da Tinubu

Maniyyatan da za su je Hajji a jirgin farko sun yi hatsari

Motar maniyyatan ta yi hatsari ne a ranar Laraba a kan hanyarsu ta zuwa Abuja inda za su hau jirgin farko a ranar Alhamis.

Rancen Paris Club: Gwamnati za ta dawo wa jihohi kudadensu

Gwamnonin sun zabi Gwamna Abdulrahman na Jihar Kwara da kuma Seyi Makinde na Oyo a matsayin shugaba da mataimakinsa.

DAGA LARABA: Yadda Rashin Sanin Kimar Waliyyai Ke Shafar Auratayya

Yadda rashin daukar walittaka da muhimmanci ke kawo tabarbarewar zamantakewar aure