Manyan Labarai

Manyan Labarai

Annobar da ta fi COVID-19 na nan tafe – WHO

Hakan na zuwa ne ‘yan makonni bayan hukumar ta ayyana kawo karshen COVID-19

An sanya wa Gadar Neja ta 2 da Buhari ya gina sunansa

Buhari ne dai ya gina gadar kuma ya kaddamar da ita ranar Talata

Kwana 6 kafin saukar Buhari NNPC ya ci gaba da hako mai a Borno

Kamfanin NNPCL ya ci gaba da aikin hako danyen mai a yankin Tafkin Chadi bayan shekara shida da dakatarwa

Zan turo wakilai da za su halarci bikin rantsar da Tinubu — Joe Biden

Tawagar ta Amurka za ta kasance karkashin jagorancin Ministar Gidaje da Raya Birane, Marcia L. Fudge.

Hukumar Aikin Hajji ta lashe amanta kan karin Kudi

Hukumar NAHCON ta lashe amanta bayan alkawarin da ta yi cewa maniyyatan ba za su biya karin Dala 250 da aka samu daga aljihunsu ba.