Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ana zaman ɗar-ɗar bayan kashe madugun dillalan ƙwayoyi a Mexico

Amurka, wadda hukumar tsaronta ba daɗewa ta sanya tukwicin dala miliyan 15 ga duk wanda ya taimaka aka kama Oseguera.

’Yan bindiga sun sanya wa mazauna ƙauyen Kebbi harajin N100m ko su ɗanɗana kuɗarsu

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin tura ƙarin jami’an tsaro zuwa yankunan da abin ya shafa.

Jakadan Amurka na shan caccaka kan halasta wa Isra’ila mamaye Gabas ta Tsakiya

Masar ta jaddada cewa “Isra’ila ba ta da ikon mallakar ƙasashen Falasɗinu da aka mamaye ko wata ƙasar Larabawa.

Abubuwan da ya kamata a sani game da azumin watan Ramadan

Wajibi ne akan Musulmi da Musulma baligai masu hankali kuma da lafiya da za su iya yin Azumi su yi.

“’Yan bindiga na cikin mawuyacin hali sakamakon ɓullar cuta a Neja da Zamfara”

Mutumin ya ce ‘yan bindiga da dama na cikin mawuyacin hali na rashin lafiya.