Manyan Labarai

Manyan Labarai

El-Rufai zai rushe kamfanoni 9 mallakar Makarfi

Gwamnatin jihar ta aike wa Makarfi takardun shaidar kwace mallakar kamfanonin tara.

Ba ni da gida a kasar waje —Buhari

Ko a baya shugaba Buhari ya sha jadadda cewar ba shi da gida a kasar waje.

DSS ta tabbatar da tsare Baffa Hotoro kan batanci ga Annabi

Hukumar ta ce Baffa Hotoro yana hannunta, bayan a baya ya karyata cewa hukumar ta kama shi kan zargin batanci ga Manzon Allah (SAW)

Muna binciken gwamnan Zamfara kan N70bn —EFCC

EFCC ta ce tana binciken Gwamna Bello Muhammad Matawalle na Jihar Zamfara, kan zargin badakalar Naira biliyan 70.

Za mu maye gurbin likitoci masu yajin aiki da na wucin-gadi —Gwamnati

Halin da yajin aikin likitoci ya jefa asibitoci a sassan Najeriya