Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ainihin dalilin ganawar Tinubu da Kwankwaso da Sanusi II a Faransa

Kwankwaso ya ce ranar Alhamis zai yi karin haske a game da ganawar sirri da suka yi da Tinubu.

DAGA LARABA: Yadda Hausawa Ke Shiga kungiyoyin Asiri A Kudu

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya dubi batun shiga kungiyoyin asiri da Hausawa ke yi a kudancin Najeriya.

Bom ya kashe dan ta’adda garin kai wa jami’an tsaro hari

Wani dan ta’adda ya mutu sakamakon tashin rigar kunar bakin wake da yake sanye da ita da nufin kai wa jami’an tsaro hari a Jihar Kaduna.

Zargin batanci: Kotu ta ba da belin Dokta Idris Abdulaziz

Kungiyar Fityanul Islam ta maka shi a kotu bisa zargin batannci ga Manzon Allah (SAW), zargin da malamin ya karyata.

Abin da Kwankwaso da Tinubu suka tattauna a kasar waje

Tinubu ya yi wa Kwankwaso tayin tafiya tare a sabuwar gwamnati da kuma yiwuwar sasanta tsakaninsa da Ganduje