Manyan Labarai

Manyan Labarai

Farashin kwandon tumatir ya kai N70,000

Yadda danyen tumatir ke gagarar magidanta da gidajen abinci a sassan Najeriya

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Najeriya Za Su Ci Moriyar Shirin Bankin Raya Musulunci

Bankin Raya Musulunci  IsDB ya kirkiro wadansu hanyoyin habaka tattalin arziki ga  ’yan Najeriya domin yakar talauci da bunkasa harkokin kasuwanci a k

’Yan kasuwa 2 sun yi kashin kunshi 193 na Hodar Iblis a hannun NDLEA

Daya daga cikinsu ya yi kashin kunshi 100 na Hodar Iblis wanda nauyinta ya kai kilo 2.137.

Angola ta zarce Najeriya a hako danyen man fetur —OPEC

OPEC ta ce an samu raguwar hako man fetur a Iraq da Najeriya.

An kammala kwaso ’yan Najeriya da suka makale a Sudan —NIDCOM

Jimillar mutanen da Gwamnatin Tarayya ta kwaso sun kai 2,518.