Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bingida sun sace mutane 40 a coci a Kaduna

Gwamnatin Kaduna da rundunar ’yan sandan jihar ba su ce komai ba har yanzu dangane da harin.

An sace shugaban karamar hukuma a Taraba

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban Karamar Hukumar Takum ta Jihar Taraba, Boyi Manja, bayan sun kashe dan sanda mai ba shi kariya.

An sako ragowar daliban FGC Birnin Yauri

Baya shekara biyu, an gama sako daukacin dalibai 96 da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su daga FGC Birnin Yauri

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata ’Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

karin bayani kan Rikicin Sudan da kuma shawarwari kan darussan da ya kamata a gwamnati da jama’ar Najeriya su koya

Shugabancin Majalisa: APC ta goyi bayan Akpabio da Tajuddeen

Ko a majalisa ta 8, ’yan Majalisar Dattawa sun bijire wa umarnin jam’iyyar APC mai mulki.