Manyan Labarai

Manyan Labarai

EFCC ta karbe gidaje 324 a Kano

Ana zargi an gina gidajen ne da kudin Hukumar Kula da ’Yan Fansho.

Gwamnatin Tarayya ta musanta nuna kabilanci wajen kwaso ’yan Najeriya daga Sudan

Masar ta bayar da izinin a kwaso ’yan Najeriya ta cikinta bayan Buhari ya nemi alfarma.

A gaggauta kawo karshen rikicin Sudan — MDD

A tashi a farga kafin rikicin ya rikide zuwa yaki.

Jirage sun kai hari kan fadar Shugaban Kasar Rasha

Fadar Kremlin ta ce Rasha na da hakkin daukar fansa, amma Ukraine ta nesnta kanta da harin.

Doguwa ya fito takarar shugaban majalisa a hukumance

Doguwa ya ce lokaci ya yi da za a saka masa bisa gudummawar da ya bayar a Majalisar