Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yau NAFDAC za ta fara bincikar Indomie kan ‘hadarin cutar kansa’

NAFDAC za ta fara bincike na ba-zata a kan Indomie bisa zargin taliyar na dauke da sinadarin da ke kawo cutar kansa

Za mu kafa cibiyar horar da ma’aikata —Abba Gida-Gida

An tafka ta’asa da nuna son kai a fagen daukar ma’aikata a gwamnatin Ganduje.

Har abada babu mai rushe sabbin masarautun Kano —Ganduje

Ganduje ya ce Allah Ba zai kawo wa gwamnan da zai rusa sabbin masarautun Kano ba

Gwamnati za ta cefanar da Asibitin Fadar Shugaban Kasa

An ware wasu bagarori na Fadar Shugaban Kasa da gwamnati za ta fara yin hadaka da ’yan kasuwa wajen gudanar da su

’Yan bindiga sun kashe mutum 40 a Kebbi da Zamfara

’Yan sanda shida da fararen hula 36 na cikin wadanda aka kashe a wani kauye a Kebbi