Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yakin Sudan: ’Yan Najeriya na bi ta Saudiyya don dawowa gida

A ranar Litinin ake sa ran rukunin karshe da aka kwashe daga Khartoum za su isa Port Sudan, inda za su tsallaka zuwa Jidda

Manyan motoci 40 za su kwaso ’yan Najeriya daga Sudan zuwa Masar —Gwamnatin Tarayya

An biya kowacce mota dala 30,000.

Mutum miliyan 4.3 za su fuskanci matsananciyar yunwa a jihohi 3 na Najeriya —MDD 

Za a fuskanci mummunar matsalar tamowa da mace-mace saboda karancin kai kayan agaji.

An yi wa kananan yara 2 yankan rago a Filato

An yi wa samarin yankan ragon ne a wata gona a safiyar Lahadi

Adamawa: Sanarwar ‘nasarar Binani’ daidai ne —Kwamishinan Zabe

A wasikarsa ga Shugaban ’Yan Sandan Najeriya da ke nemansa, Hudu ya ce ya sanar da sakamakon zaben ne saboda dalilan tsaro