Yakin Sudan: ’Yan Najeriya na bi ta Saudiyya don dawowa gida
A ranar Litinin ake sa ran rukunin karshe da aka kwashe daga Khartoum za su isa Port Sudan, inda za su tsallaka zuwa Jidda
Manyan Labarai
A ranar Litinin ake sa ran rukunin karshe da aka kwashe daga Khartoum za su isa Port Sudan, inda za su tsallaka zuwa Jidda
An biya kowacce mota dala 30,000.
Za a fuskanci mummunar matsalar tamowa da mace-mace saboda karancin kai kayan agaji.
An yi wa samarin yankan ragon ne a wata gona a safiyar Lahadi
A wasikarsa ga Shugaban ’Yan Sandan Najeriya da ke nemansa, Hudu ya ce ya sanar da sakamakon zaben ne saboda dalilan tsaro