Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wutar Lantarki: Katse layin KEDCO a Kano somin-tabi ne —TCN

Sassan Kano sun yi kwanaki cikin duhu bayan da TCN ya katse layin wutar KEDCO da suke kai

Yakin Sudan: Najeriya ta tura jirgin soji don kwaso ’yan kasarta

Jirgin Rundunar Sojin Sama ta Najeriya da aka tura zai tafi kayan abinci domin ’yan Najeriyan da zai kwaso

Motoci sun ki tafiya da daliban Najeriya bayan an yi lodi a Khartoum

Bayan dalibai da sauran ’yan Najeriya sun hau motoci an gama lodi, sai direbobin suka ce babu inda za su motsa da motocin sai gwamnatin Najeriya ta bi

Iyayen daliban Najeriya na tunanin mayar da su Port Sudan bayan Masar ta rufe iyakarta

Kwana uku da isar daliban kan iyaka, amma gwamnatin Masar ta hana su shiga cikin kasarta.

An kara watsar da ’yan Najeriya a saharar Sudan-Masar —Iyaye

Iyayen rukunin farko na daliban Najeriya da aka kwashe daga Sudan sun ce koka cewa yanzu kwana uku amma ’ya’yan nasu ba su shiga kasar Masar ba.