Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kara watsar da ’yan Najeriya a saharar Sudan-Masar —Iyaye

Iyayen rukunin farko na daliban Najeriya da aka kwashe daga Sudan sun ce koka cewa yanzu kwana uku amma ’ya’yan nasu ba su shiga kasar Masar ba.

Sarautar Kano: Dawo da Sanusi II yana hannun Abba —Kwankwaso

Kwankwaso ya yi tsokaci game da Masarautar Kano da Gwamnatin Ganduje ta raba zuwa masarautu biyar.

’Yan bindiga sun sako 70 daga cikin yara 85 da suka sace a Zamfara

An kashe yara biyu da suka yi kokarin tsarewa daga hannun ’yan bindigar

Yadda rigima da ’yan kwaya ta koma rikicin kabilanci a Abuja

Hakimin garin, Alhaji Umar Bayero ya sha alwashin yakar lamarin ko da hukuma ba ta goya masu baya ba.

Mutanen Kaduna sun koka kan matsalar wutar lantarki

Mazauna Jihar Kaduna sun koka cewa a wannan yanayin da ake fama da zafi su da ganin wutar lantarki sai sa’a