Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘’Yan Matan Chibok’ 2 sun gudo daga hannun Boko Haram

Kawo yanzu Daliban Chibok 96 ne suka rage a hannun kungiyar Boko Haram da ta sace su a 2014

NAJERIYA A YAU: Dalilin Jinkirin Kwaso ’Yan Najeriya Daga Sudan

Me ya kawo jinkirin kwaso ’yan Najeriya daga kasar Sudan bayan barkewar yaki?

Na shirya sauke nauyin ’yan Najeriya —Tinubu

Na yi farin cikin dawowa Najeriya bayan hutun mako biyar da na yi a Faransa.

Buhari zai tafi taro Ghana

Buhari zai samu rakiyar wasu manyan jami’an gwamnati.

Basarake ya rasu a hannun ’yan bindiga

Baraken yankin Aghara da ke Karamar Hukumar Kabba-Bunu a Jihar Kogi State, Cid David Obadofin ya rasu a hannun ’yan bindiga, kwana 12 bayan sun yi gar