Manyan Labarai

Manyan Labarai

Air Peace zai kwaso daliban Najeriya da suka makale a Sudan kyauta

Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin fara kwaso daliban daga ranar Talata

NAJERIYA A YAU: Sankarau Ta Kashe Mutum 118 A Najeriya, Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Cutar

An tabbtar mutum 235 sun kamu da cutar sankarau a Najeriya, ana zargin wasu 1,479 na da ita

Halin da daliban Najeriya da suka makale a Sudan suke ci

Gwamnatin Tarayya ta ce nan ba da jimawa ba za ta faro kwaso daliban Najeriya da suka makale a yakin Sudan

Sojoji Sun Kashe ’Yan Boko Haram 35 A Dajin Sambisa

Sojoji sun kama kwamandan Boko Haram sun ceto mata da ’yan ta’addan suka yi garkuwa da su a dajin Sambisa

Gwamnatin Ganduje ta cancanci yabo —Sarkin Kano

Sarkin Kano ya ce Jihar Kano ta samu gagarumin cigaba a zamanin mulkin Ganduje