Manyan Labarai

Manyan Labarai

Zagon Kasa: APC ta kori Sanata Danjuma Goje

Jam’iyyar APC reshen Gundumar Kashere, mazabar Sanata Danjuma Goje, ta kore shi daga jam’iyyar.

INEC ta shiga ganawar sirri kan Zaben Adamawa

Kwamishinonin INEC na kasa sun fara wata ganawar sirri a kan Zaben Gwamnan Jihar Adamawa mai cike da rudani

A fara duban watan Karamar Sallah ranar Alhamis —Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya bukaci Musulmi cewa su fara neman jinjirin watan Karamar Sallar 2023 daga ranar Alhamis, 20 ga watan Afrilu

Yau INEC za ta yi taron gaggawa kan Zaben Adamawa

Azarbabin REC din Adamawa na ayyana Binani a matsayin wadda ta ci zabe tun kafin a gama tattara sakamakon zaben ya bar baya da kura

NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Idan Aka cire Tallafin Man Fetur

Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin?