Manyan Labarai

Manyan Labarai

INEC ta dakatar da Kwamishinan Zaben Adamawa

INEC ta dakatar da Kwamishinan Zaben Jihar Adamawa, Hudu Yunus daga aiki

Jihohin da aka fi tsadar kayayyaki a Najeriya

An samu aruwar maki 0.13 cikin 100 idan aka kwatanta da tsadar kaya a watan Fabrairun 2023.

INEC za ta yi taron gaggawa kan zaben Adamawa

INEC ta ce azarbabin da aka yi na bayyana Binani a matsayin wadda ta yi nasara ba daidai ba ne.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja

Shin a Abuja za a karasa tattara sakamakon zaben gwamnan Adamawa?

Dino Melaye ya zama dan takarar Gwaman Kogi a PDP

Ya lashe zaben ne bayan wata zazzafar fafatawa