Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ramadan: Hisbah ta kama Musulmi 9 da ba sa azumi a Kano

Mataimakin Kwamandan Hisbah, Mujahid Aminudeen ya ce waɗanda ake zargin sun haɗa da mata biyu da maza bakwai.

’Yan ta’adda sun kashe sojoji 8 a wani hari a Borno

Maharan sun ƙone sansanin tare da kwashe makamai masu yawa.

’Yan bindiga sun tilasta wa ɗaruruwan mutane tserewa daga Neja zuwa Jamhuriyar Benin

Maharan sun ƙone gidaje bayan sun tarar babu kowa a garin.

ICPC ta tsare El-Rufai bayan EFCC ta ba da belinsa

A cikin daren ranar Laraba jami’an ICPC suka tsare El-Rufai bayan da Hukumar EFCC ta ba da belinsa bayan ta tsare shi tun ranar Litinin kan zarg

Juyin Mulki: DIA ta miƙa malamin Zariya hannun DSS

Ana zargin malamin da hannu a yunƙurin da wasu sojoji suka yi na kifar da gwamnatin Tinubu.