NAHCON ta sanya N2.8m a matsayin kudin kujerar Hajjin 2023
Farashin ya kasu gida takwas, inda jihohin Borno da Yobe za su biya mafi sauki
Manyan Labarai
Farashin ya kasu gida takwas, inda jihohin Borno da Yobe za su biya mafi sauki
’Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado.
Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno
Mutane da dama sun rasu a wani sabon rikici tsakanin Fulani makiyaya da ’yan kabilar Kuteps a Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba.
Yadda tumatir ya yi tsada fiye da kima a Jihar Kano ne abin da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya duba