Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAHCON ta sanya N2.8m a matsayin kudin kujerar Hajjin 2023

Farashin ya kasu gida takwas, inda jihohin Borno da Yobe za su biya mafi sauki

An yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan Nasarawa

’Yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. 

Gobara: Ya kamata gwamnati ta tallafa wa ’yan Kasuwar Borno —Majalisa

Majalisar Wakilai ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta tallafa wa ’yan kasuwar da suka yi asara a gobarar Kasuwar Monday da ta Gamboru a Jihar Borno

Rikicin Fulani da Kutep ya lakume rayuka da dama a Taraba

Mutane da dama sun rasu a wani sabon rikici tsakanin Fulani makiyaya da ’yan kabilar Kuteps a Karamar Hukumar Ussa ta Jihar Taraba. 

NAJERIYA A YAU: Tsutsa Ta Sa Kudin Kwandon Tumatir Kaiwa N20,000 A Kano

Yadda tumatir ya yi tsada fiye da kima a Jihar Kano ne abin da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya duba