Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda sojoji suka ragargaji ISWAP da Boko Haram A Borno

Dakarun Najeriya na Operation Hadin Kai sun dakile hare-hare uku na kungiyoyin ISWAP da Boko Haram a Arewa maso Gabashin Jihar Borno

Jirgin ruwa dauke da mutane ya yi hatsari a tsakiyar kogi a Bayelsa

Wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji ya yi hatsari a tsakiyar kogin Okoroma da ke Karamar Hukumar Nembe ta Jihar Bayelsa.

Mahara sun kashe mutum 46 a Binuwai

’Yan bindiga sun kashe akalla mutum 46, ciki har iyalan Shugaban Karamar Hukumar Otukpo na Jihar Binuwai

Mun kama dilolin kwaya 352 a Kano – NDLEA

Hukumar ta yi kwacen ne a cikin wata uku

NAJERIYA A YAU: Ko Jam’iyyun Adawa Za Su Kwace Shugabancin Majalisa?

Yaya majalisa ta 10 za ta kasance a Najeriya, ganin da yadda jam’iyyun adawa suka samu kujeru masu yawan gaske?