Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun sace daliban jami’a mata biyu a Zamfara

Rundunar ’yan sandan ta samu labarin sace daliban a dakunan kwanansu da ke a wajen makarantar.

Shin da Hamisu Breaker Rakiya Moussa ta yi soyayya?

Mece ce asalin abin da ke tsakanin Rakiya Moussa da Breaker? Ga abin da muka sani

Za a rataye mutum 3 a Jigawa saboda aikata kisan kai

Kotun ta same su da laifin kashe wani mutum, sannan suka gudu da babur dinsa

Lawan Majakura: Mai sayar da kifi da ya kada Shugaban Majalisar Yobe

Insha Allahu ba zan taba bata musu rai ba dangane da bukatunsu.

Masu bai wa Gwamnatin Kano bashi su dakata —Abba Gida-Gida

Ganduje ya nemi Abba Gida-Gida ya dakata ya daina riga Malam masallaci.