Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Na Yi Asarar Miliyan 100 Sanadiyyar Murnar Cin Zabe A Kano —Baban Chinedu

Me ke janyo asara ta dukiya da rayuka a wadansu lokuta yayin murna a Najeriya?

PDP ta janye dakatarwar da ta yi wa Shema, Anyim da Fayose

Jam’iyyar ta janye hukuncin ne don sasanta ‘ya’yanta.

Bashin da ake bin Najeriya ya karu zuwa N46.25tr —DMO

Ofishin ya ce bashin ya karu ne sakamakon rancen da gwamnati ke yi na cike gibin kasafin kudi.

Masari: Tinubu na bukatar addu’a

Masari ya ce akwai bukatar yi wa shugabanni addu’a don samun yin abin da ya dace.

Jiragen sojin Amurka 2 sun yi hatsari suna tsaka da sintiri

Ana fargabar mutane da dama sun mutu a sakamakon hatsarin