Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mece ce makomar Gwamnonin G5?

Gwamna Makinde ne kadai ya kai bantensa a cikin gwamnonin G5.

HOTUNA: NNPC ya fara hako mai a Nasarawa

Mele Kyari ya ce Kamfanin na kokarin yadda zai ke samar da gangar mai miliyan uku a rana.

Abubuwa 5 game da sabon Shugaban PDP, Damagum

Kafin nadin nasa, Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar PDP na kasa shiyyar Arewa.

PDP ta nada Umar Damagum shugaban rikon kwarya

Kotu ta hana Ayu bayyana kansa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa.

’Yan bindiga sun kashe jaririn da aka haifa a wajensu, sun saki mahaifiyarsa a Kaduna

Sai dai duk da haka, sun bukatar miliyan daya da rabi daga dangin matar