Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matan PDP sun yi zanga-zanga tsirara kan sakamakon zaben Gwamnan Nasarawa

Matan dai na neman INEC ta ayyana dan takararsu a matsayin wanda ya lashe zaben Gwamna

NAJERIYA A YAU: Matsin tattalin arziki na neman hana yin burodi – Kungiya

Yau shirin ya yi duba a kan halin da gidajen burodi ke ciki a Najeriya

’Yan Najeriya za su yi kewar Buhari idan ya sauka daga mulki —Garba Shehu

Za a rika yabon Buhari kamar yadda a yanzu ake yabon Goodluck Jonathan.

Kotu ta dakatar da Shugaban PDP na kasa

Ta haramta wa Ayu “bayyana kansa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa.”

INEC ta sa ranar kammala zaben Kebbi da Adamawa

Akwai zabukan da INEC ta ayyana a matsayin wadanda ba su kammala ba saboda wasu matsaloli.