Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ministocin da suka yi biyu-babu a neman takarar gwamna

Duk ministocin da suka ajiye mukamansu domin neman takarar gwamna sun tashi a tutar babu

Ba Tinubu ne kaɗai ya taka rawa wajen nasarar Buhari a 2015 ba — Amaechi

Amaechi ya ce mutane da dama ne suka yi ƙoƙarin tabbatar da nasarar Buhari a matsayin shugaban ƙasa a 2015.

Tinubu ne zai lashe zaben 2027 —Dikko Radda

Gwamna Dikko Radda ya ce yadda mutane suka  yi tururuwar fitowa alama ce ta kwarin gwiwar da suke da ita game da Jam’iyyar APC da kuma dimokurad

An doke tsohon Ministan Harkokin Kasashen Waje a zaben dan takarar Gwamnan Bauchi

Tuggar ya sha kaye a jammim tsohon Gwamnan Jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, wanda ya sha kaye a shekarar 2019, lokacin da yake neman tazarce a hannun

An kama masu akidar musanyar matan aure

Mutanen suna raba matan aure a tsakaninsu, suna saduwa da su,  dabi’ar da ya ce ba ta da tushe a Musulunci.