Abba Kabir Yusuf na NNPP ya zama zababben Gwamnan Kano
INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP a matsayin zababben Gwamnan Kano a zaben da aka gudanar ranar 18 ga watan Maris, 2023
Manyan Labarai
INEC ta bayyana Abba Kabir Yusuf na Jam’iyyar NNPP a matsayin zababben Gwamnan Kano a zaben da aka gudanar ranar 18 ga watan Maris, 2023
Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Jam’iyyar Leba da NNPP sun yi rawar gani a zaben 2023 a Najeriya, idan aka yi la’akari da yadda ma
Kwankwaso ya zargi INEC da shirin bayyana zaben gwamnan Kano ‘inconclusive’
Wakilin NNPP ya kalubalanci bukatar baturen zaben na komawa wani wuri domin tattara sakamakon na karshe
INEC za ta sanar da sakamakon a hukumance nan gaba