Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sanata Lado ya zargi APC da tada rikici a Katsina

Ɗan takarar gwamnan jihar Katsina na jam’iyyar PDP, Sanata Yakubu Lado Ɗanmarke ya zargi jam’iyyar APC mai mulki da tada rikici a mazaɓarsa. Sanata La

Gobara ta tashi a Kasuwar Gamboru da ke Maiduguri

Kasuwar Gamboru ita ce kasuwa ta biyu mafi girma a Maiduguri, bayan Kasuwar Monday, wadda ta yi gobara, mako uku da suka gabata.

Gobara ta tashi a Kasuwar Biu ana tsaka da zabe

Gobara ta tashi a Babbar Kasuwar Biu da ke Jihar Borno ana tsaka da zaben gwamnoni da ’yan majalisar dokokin jiha.

Ba na tsammanin INEC za ta yi adalci — Atiku

Har yanzu INEC ba ta gyara kurakuran da ta yi ba a zaben Shugaban Kasa.

INEC da ’yan sanda sun shirya magudi a zaben Kano —Kawu Sumaila

Mun samu labarin cewa INEC ta hana baki da wasu ’yan sanda domin murde zaben Kano.