Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Shin Sakamakon Zaben Shugaban Kasa Zai Shafi Na Gwamnoni?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi wannan lamari da idanun basira.

’Yan bindiga sun kashe mutum 3 a taron APC

Maharan sun bude wuta kan mai uwa da wabi a wurin taron APC a Jihar Oyo

DSS ce abokiyar hamayarmu a Kano ba APC ba —NNPP

Jam’iyyar ta zargi cewar DSS na hada kai da APC don murde zabe a jihar.

Zaben Gwamnoni: A guji siyasar ko a mutu, ko a yi rai —Jonathan

Tsohon shugaban kasar, ya shawarci jama’a da su zabe lafiya.

Zaben Kano: Kotu ta amince DSS ta ci gaba da tsare magoya bayan NNPP

Kotu ta amince DSS ta ci gaba da tsare wasu magoya bayan Jam’iyyar NNPP da hukumar ta cafke a Jihar Kano, har na tsawon kwana bakwai.