Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta amince INEC ta loda wa BVAS bayanan zaben gwamnoni

Kotun Daukaka Kara ta ba wa INEC izinin loda wa na’uarar BVAS bayanan zaben gwamnoni da ke tafe

INEC za ta sake zaben dan majalisa a mazabar Alhassan Doguwa

INEC ta ce babu wanda ya lashe zaben kujerar Majalisar Tarayya ta Doguwa Tudun Wada.

An maka dan takarar gwamnan PDP na Katsina a Kotu kan kudin zabe

Jam’iyyar PDP na da tsagi biyu a jihar; wanda kowane ke ikirarin shugabancinta.

Bayan Sallar Azahar za a yi Jana’izar Alhaji Musa Musawa

Dattijon Arewa, Alhaji Musa Musawa, ya rasu yana da shekara 86 bayan fama da jinya

Dalilin da ba na cikin lauyoyin masu kare nasarar Tinubu a kotu —Keyamo

Keyamo ya bayyana dalilin da ya sa sunansa ya yi batan-dabo.