Manyan Labarai

Manyan Labarai

INEC ta cire Alhassan Doguwa daga jerin zababbun ’yan majalisa

Duk da cewa an bayyana dan majalisar a matsayin wanda ya lashe zabe, babu sunansa a cikin jerin wadanda INEC za ta ba wa takardar shaida

NAJERIYA A YAU: Muna So A Yi Zaben Gwamnoni Lafiya – ’Yan Najeriya

Shin me ’yan Najeriya suke tsammani a zaben gwamnoni da ke tafe?

Ganduje ya shirya wa zaben Kano makarkashiya —NNPP

Gwamnatin Kano da jam’iyyar APC sun ce ba za su kyale NNPP ta musu magudi ba.

Kotu ta bayar da belin Alhassan Doguwa a kan N500m

Ana tuhumar Doguwa da tayar da hargitsin siyasa da kisan kai.

Bankuna sun koma bayar da tsoffin takardun N500 da N1,000

Aminiya ta gano akalla bankuna uku a Abuja da guda daya a Kano sun ba wa kwastomominsu tsoffin kudin a ranar Litinin.