Manyan Labarai

Manyan Labarai

Atiku ya jagoranci zanga-zangar neman INEC ta soke zaben shugaban kasa

Atiku da jiga-jigan Jam’iyyar PDP na son INEC ta soke zaben shugaban kasa da aka gudanar.

Kotu ta aike da matasan da suka kone ofishin INEC kurkuku

Ana zargin matasan da kone ofishin INEC a lokacin zaben shugaban kasa a Karamar Hukumar Takai

Mun gano ’yan siyasar Kano da ke shirin dauko bakin ’yan daba —’Yan sanda 

’Yan sanda a Kano sun bankado shirin ’yan siyasa na dauko hayar bakin ’yan daba don tayar da tarzoma a lokacin zaben gwamna da ’yan majalisar jiha da

Za a yi jana’izar mahaifiyar Sheikh Ahmad Gumi bayan Azahar

Mahaifiyar Sheikh Ahmad Gumi ta rasu a yammacin ranar Lahadi a wani asibiti.

NAJERIYA A YAU: Iyalan Wanda Sojojin Sama Suka Kashe A Funtua Na Neman Agaji

Shi me ya sa sojoji ke saurin far wa fararen hula