Manyan Labarai

Manyan Labarai

A tuhumi ’yan siyasa kan karancin abinci a Najeriya —Obasanjo

Ya bukaci ’yan Najeriya da su dage da noma don ciyar da Afirka baki daya.

Allah Ya yi wa limamin Jere rasuwa

Cikin ’ya’yansa har da zababben Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Lawal Adamu Usman.

’Yan bindiga sun kashe DPO a Zamfara

Wasu ’yan bindiga sun harbe DPO na garin Maru a Karamar Hukumar Maru ta Jihar Zamfara, SP Kazeem Raheem.

Mahara sun kashe mahaifin shugaban karamar hukuma a Kano

Wasu ’yan bindiga sun harbe mai unguwar Maigari a Karamar Hukumar Rimin Gado ta Jihar Kano, Alhaji Dahiru Abba a gidansa.

Ma’aikatan da muka samu da sakaci babu su a zaben gwamna —INEC

Dole mu kara kokari kan abin da muka yi a Zaben Shugaban Kasa.